Advertisement
Mutum 32 sun fice zuwa PDP yayin da sauran mutane 4 suka koma jam'iyar ADC wanda tafiyar Obasanjo ta kafa.
Advertisement
Guguwar canji na cigaba da dukar jamiyar APC yayin da wasu yan majalisar wakilan tarayya su 36 suka sauya sheka zuwa jamiyar adawa ta PDP da ADC.
Advertisement
Kakakin majalisar Yakubu Dogara ya karanta labarin haka a a zaman majalisar da aka gudanar ranar talata 24 ga wata.
Mutum 32 sun fice zuwa PDP yayin da sauran mutane 4 suka koma jam'iyar ADC wanda tafiyar Olusegun Obasanjo ta Coalition for Nigeria Movement ta kafa.
Labarin ficewar su ya biyo bayan wanda ya faru a zauren majalisar dattawa inda sanatoci 15 suka sauya jam'iya daga APC zuwa PDP.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement