Advertisement
'Yan fashi sun kashe masu hakar gwal (waton zinare)
___5727998___https:______static.pulse.com.gh___webservice___escenic___binary___5727998___2016___11___8___16___unnamed_1
'Yan fashi sun kai hari a ƙauyen Bindin na ƙaramin hukumar Maru a Jihar Zamfara.
Advertisement
ʼYan fashi sun hallaka mutane arbaʼin bayan an habe su da bindiga.
Advertisement
Gidan Jarida na Pulse ta tara labari cewa a ƙaramin hukumar Anka da Maru, ana yawan hakon maʼadinai kamar gwal da tantalite ba bisa ƙaʼida ba.
Daama,ʼYan fashi da makamai suna yawan kai hari a wuraren da ake tone-tonen ƙasa domin neman gwal. Wannan hari ya faru jiya a ranar litinin.
Kakakin ʼYan sanda na Jihar Zamfara DSP Muhammad Shehu ya tabbatar da wannan labari. Ya gaskanta cewa an tura maʼaikatan tsaro domin mayar da kwancen hankali bayan wannan masifa.
Gwanati ta na fama da hana ayukan masu bincikar ma’adinai ba tare da lasisi, ko kuma ba akan ƙa’ida ba.
Advertisement
Amma wannan mastala ta doge tun ba yau ba.
Daa muka kai wurin wannan masifa, ba mu tara da kowa ba a filin hakar ma’adinai.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement