Advertisement
Kudirin dai zai baiwa matasa masu shekara 35 damar shiga takarar neman shugabancin kasar yayin da ya bai wa matasa masu shekara 30 damar neman gwamna.
Advertisement
Domin raya ranar dimokradiya, shugaban ya bayyana hakan ne a wajen jawabin sa safiyar ranar talata.
Advertisement
Tun a cikin watan yuli na 2017 majalisar tarayya ta amince da kudirin tsayawa takarar shugabancin kasa da jiha da sauran kujerun siyasa na kasa.
Shugaban yana mai cewa "Nan da 'yan kwanaki kadan zan sadu da matasa da dama na kasar nan domin sanya hannu kan kudurin dokar da za ta bai wa matasa damar tsayawa takara."
Haka zalika, kudurin ya amince 'yan shekara 25 su tsaya takarar zama wakilai a majalisar wakilan kasar.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement