Advertisement
Tsohon ministan ya rasu a safiyar yau a wata asibiti dake ƙasar masar inda ya yi jinyar rashin lafiya
Advertisement
Dr Yusuf Maitama sule ya rasu a ƙasar masar inda ya yi jinyar rashin lafiya da yake fama da ita a safiyar litinin 3 ga watan Yuli.
Advertisement
Dan masanin kano shahararren dan siyasa ne wanda ya rike mukamin minista kuma yayi takarar shugaban kasa a jam’iyar NPN a shekara 1979.
Ya rasu yana da shekaru 87 a duniya
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement