Advertisement
Wannan shine karo na farko da dan wasan kasar Masar zai karbi kyautar gwarzon shekara
Advertisement
Mohamed Salah na kasar Egypt ya lashe kyuatar gwarzon shekara ta nahiyar Afrika wanda hukumar CAF ta gudanar a kasar Ghana jiya alhamis 4 ga watan Janairu 2018.
Advertisement
Dan wasan Liverpool ya doke abokin aikin sa na kungiyar Sadio Mane na kasar Senegal da kuma dan wasan Dortmund Pierre Emerick Aubameyang na kasar Gabon wajen karban kyuatar.
Salah ya nuna gwanintr shi bara inda ya taka muhiman rawan gani a kungiyar AS Roma har ga sabon kulob dinsa ta Liverpool wanda har yanzu shine dan wasa mafi kwallaye a kungiyar a kakar bana.
Hakazalika dan wasan ya taimaka wajen ganin kasar shi Egypt ta tsallake tsiradi na buga gasar cin kofin duniya wanda za'a gudanar a kasar Rasha bana.
Advertisement
Wannan shine karo na farko da Salah zai amshi kyautar gwarzon shekara ta CAF.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement