Advertisement
An shirya liyafar ne a fadar shugaban tare da wasu manyan kusoshin majalisar dattawa karkashin jagorancin Bukola Saraki.
Advertisement
Kamar yadda labari ya bayyana yan majalisar tare da shugaban sun gudanar da sallar magrib a masallaci fadar shugaban gabanin haka suka garzaya dakin taro inda aka shirya liyafar bude bakin azumin ranar 8 ga watan Ramadan.
Advertisement
An shirya liyafar ne a fadar shugaban dake nan Abuja tare da wasu manyan kusoshin majalisar dattawa karkashin jagorancin shugaban ta, Bukola Saraki.
Manyan jami'aiu da suka halarci wajen liyafar sun hada da shugaban ma'aikata na shugaban, Abba Kyari da wasu ma'aikatan fadar shugaban.
A bangaren yan majalisun akwai, shugaban sanatoci, Ahmed Lawan da sauran goganin majalisar.
Sai dai babu wani karin bayani game da manufar hada liyafar ko wata tasirin da yin haka zai haifar.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement