Advertisement
Shugaban kasa ya shirya liyafar bude baki ma sarakunan gargajiya da malaman nijeriya a fadar sa
Advertisement
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya shirya liyafar bude bakin azumin ranar 20 ga watan azumi a fadar sa inda ya gayyaci sarakunan gargajiya da malaman Addini.
Advertisement
Manyan sarakunan gargajiya na ko wani yanki sun halarci liyafar wanda aka shirma masu musamman tare da manyan malaman addinin musulunci dake kasar.
Shugaban ya halarci taron liyafar tare da shugaban mai'aikatan fadar sa, Abba Kyari da wasu ma'aikatan fadar sa.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement