Advertisement
Ga wasu hotuna inda mahajjata ke hawan dutsen arafa domin sauke aikin hajj na wannan shekarar.
Advertisement
Sama da mahajjata miliyan biyu suka garzaya filin arafa daga Mina domin hawan dutsen Arafa duk a cikin ayyukan ibada da mahajjata ke gudanarwa.
Advertisement
Bana dai ranar hawan arafa ta fada ranar litinin 20 ga watan Agusta.
Masallacin da ake budewa sau daya ko wani shekara
A nan filin arafa mahajjata zasu gudanar da sallar azahar da la'asar a nan masallacin Nimra wanda ake budewa sau daya a shekara.
A nan masallacin Manzon Allah (SAW) ya gabatar da hudubar sa ta karshe. Ko wace ranar 9 ga watan Zul hijja nan masallcin ake gudanar da hudubar ake gudanar da hudubar aikin hajji.
Advertisement
Sai dai yana da matukar wahala mahajjata su je masallacin saboda wahakar cinkoso.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement