Advertisement
Martanin da gwamnan yayi kenan bisa yajin aikin da NUT ke yunkurin yi a jihar bisa korar malamai da gwamnatin jihar tayi.
Advertisement
Martanin da gwamnan yayi kenan bisa yajin aikin da NUT ke yunkurin yi a jihar bisa korar malamai da gwamnatin jihar tayi.
Advertisement
Gwamna yayi wannan korafi a shafin sa na tuwita yau 8 ga wata. yana mai cewa,
Yayan talakawa ke zuwa makarantar firamare na gwamnati a jihar Kaduna. Hakkin mu ne mu samar masu ingantaccen ilimi kuma muna kan yin haka.
Duk wani malami dake sa ran bin NUT shiga yajin aiki, su sani cewa idan sunyi haka zasu fuskanci hukunci sallama daga aiki.
Advertisement
Gwamnan dai yace bazasu lamunta da cin fuska.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement