Advertisement

Duk malamin da ya tafi yajin aiki, ya sani cewa iya bakin aikin sa kenan

Martanin da gwamnan yayi kenan bisa yajin aikin da NUT ke yunkurin yi a jihar bisa korar malamai da gwamnatin jihar tayi.
Advertisement

Martanin da gwamnan yayi kenan bisa yajin aikin da NUT ke yunkurin yi a jihar bisa korar malamai da gwamnatin jihar tayi.

Advertisement

Gwamna yayi wannan korafi a shafin sa na tuwita yau 8 ga wata. yana mai cewa,

Yayan talakawa ke zuwa makarantar firamare na gwamnati a jihar Kaduna. Hakkin mu ne mu samar masu ingantaccen ilimi kuma muna kan yin haka.

Duk wani malami dake sa ran bin NUT shiga yajin aiki, su sani cewa idan sunyi haka zasu fuskanci hukunci sallama daga aiki.

Advertisement

Gwamnan dai yace bazasu lamunta da cin fuska.

Advertisement
Latest Videos
Advertisement