Advertisement
Dakarun 28 task force suka gano ta bayan ta kubuta daga hannun yan ta'adda.
Advertisement
Sojoji sun gano wata yar shekara 15 tayi nasarar kubucewa daga sansanin mayakan boko haram dake garin Gubla nan jihar Adamawa.
Advertisement
A bayanin da kakakin rundunar sojojin Nijeriya Birgediya Janr Texas Chukwu yayi, yace dakarun 28 task force suka gano ta ranar lahadi 29 ga watan Yuli.
Kamar yadda suka gano sunanta Zainab Mohammed kuma sojojin zasu mika ta ga hukuma bayan kammala bincike.
Mai magana da yawun rundunar ya kara da cewa sojojin sunyi nasarar dakile wani hari da mayakan ke shirin kaiwa kuma sun gano bindigar AK-47 tare da kunshin harsashin bindiga.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement