Advertisement
Ministan yayi hakan ne a garin Abuja ranar litinin 11 ga wata a cikin wata takardar sanarwa da sakatare na din-din din na mai'aikatar sa ya sa hannu.
Advertisement
A wata sanarwa da ministan ayyukan cikin gida, Abdulrahman Dambazau yayi, an bada ranar juma'a 15 ga wata da ranar litinin 18 ga wata a matsayin ranakun hutun.
Advertisement
Ministan yayi ma dinbim mabiya addinin musulunciki farin ciki da kammala azumin watan ramadan, ya kuma yin kira na ayi amfanin da ranakun shagulgula wajen yi ma kasa addu'a na samu zaman lafiya, hadin kai da cigaba.
Yayi kira ga yan kasa da su cigaba da mara ma gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari domin cimma manufar kai kasar inda ya kamata.
Daga karshe dai yayi ma yan Nijeriya fatan barka da sallah.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement