Advertisement
Gwamnati tarayya ta sanar cewa tana dab da samun wasu kudade daga kasar Amurka, Ingila da Faransa wanda tsohon shugaban kasa ya kai ajiya
Advertisement
Alkalin alkalan Nijeriya kuma ministan sharia, Abubakar malami, ya bayyana hakana bayan zaman majalisa da suka yi ranar laraba 13 ga watan Yuni.
Advertisement
Kamar yadda ya bayyana, gwamnatin Nijeriya tana tattaunawa da kasashen domin samun kudaden.
Labarin ya biyo bayan sanarwa da ministan kudi, Kemi Adeosun, tayi na cewa an tura dala miliyan $322,515,931.83 daga kasar Switzerland zuwa asusun babban bankin kasa na daga cikin kudin da Abacha ya wawure.
Abubakar Malami ya kara da cewa an mika takardar shaidar mayara da kudin da aka samo ga sauran yan majalisa.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement