Advertisement
Ya kara da cewa, bana ko wacce jiha zata fitar da kudin aikin hajj bana ga maniyata dake jihohin Nijeriya.
Advertisement
Hukumar alhazai ta kasa NAHCON ta sanar da hakan, a wata sanarwa da mai kula da harkokin hukumar na jihar Kaduna ya fitar ga manema labarai.
Advertisement
Imam Dantsoho ya bayyana cewa hukumar ta amince da maniyatan jihar da su biya N1,490,615.
A cewar shi "Hakan ya nuna cewa maniyyatan bana sun sami ragin Naira 44,615 idan aka kwatanta kudin bana da na bara".
Tuni dai hukumar alhazai na kasa ta sanar cewa ko wace jiha zata fitar da kudin aikin bana ga maniyata.
NAHCON ta sanar cewa ta shirya tsaf domin jagorantar yan kasa zuwa aikin hajj bana ba tare da wani matsala ba tsabanin yadda ya kasance bara.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement