Dan majalisar ya rasu a asibitin Nizamiya dake garin Abuja bayan wata rashin lafiya da yayi.
Dan majalisa mai wakiltar Yankin Daura ya rasu
Dan majalisar ya rasu a asibitin Nizamiya dake garin Abuja bayan wata rashin lafiya da yayi
Ya rasu ya bar mata biyu da tara 12. Anyio jana'izar shi a garin Daura yammacin ranar laraba.
Ya rasu yana da shekaru 64 a duniya.
Majalisar tarayyar ta samu wani rashi bayan mutuwar Sanata Ali Wakili mai wakiltar jihar Bauchi wanda ya rasu a ranar 17 ga watan Maris bayan gajeruwar rashin lafiya da yayi.
Haka zalaika an kara samun rashi a zauren majalisar dokoki inda aka samu labarin mutuwar dan majalisar wakilai mai wakiltar jihar Kogi.
Tsohon mataimakin shugaban jam'iya mafi rinjayeUmar Buba Jubrin wanda ke wakiltar yankin Lokoja na Jihar, ya rasu ranar 30 ga watan maris a asibiti dake garin Abuja bayan jinyar rashin lafiya da yasha fama da ita.
JOIN OUR PULSE COMMUNITY!
Eyewitness? Submit your stories now via social or:
Email: eyewitness@pulse.ng