ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Mataimakin shugaban jam'iya mafi rinjaye a majalisa ya rasu

Dan majalisar mai wakiltar jihar Kogi ya rasu ne a safiyar ranar juma'a yayin jinyar wata rashin lafiya da ya sha fama da ita

Kakakin majalisar Yakubu Dogara ya tabbatar da rasuwar dan majalisar mai shekaru 58 a duniya, a wata takardar sanarwa da ya fitar.

kakakin ya sanar cewa dan majalisar ya rasu ne a asibiti bayan jinyar rashin lafiya da yasha fama da ita. Dogara ya yaba halayen mamacin inda yace shi mutum ne mai jajircewa wajen aiki.

Marigayin kafin ya zarce majalisar tarayya, ya rike mukamin kakakin majalisar dokoki na jihar Kogi.

Za'a yi jana'izar shi a garin Lokoja bayan sallar Juma'a.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT