Gwamna Fayose ya la'anci APC, a kan Tsaren tsohon Gwamnan Jihar Jigawa, Sule Lamido.
Fayose ya kuma gargaɗi All people's Congress (APC) akan kama mutane masu ƙudurin gudu a zaɓen shugaban ƙasa a 2019.
Ya ce “Yana bayyana cewa ƙaramin ƙungiya cikin ƙungiyar APC dake jagorancin gwamnati dake riƙe Yan Najeriya a fansa na son ɗan takarar su ya tsaya takarar zaɓen shekara 2019 shi kaɗai, A zahiri shi yasa aka tsare Tsohon Gwamnan Niger, Dr Babangida Aliyu da kuma Alhaji Lamido, don sun nuna sha'awar gudu a zaɓen shugaban ƙasa.”
“Tare da Kama Alhaji Lamido, an tsare tsohon Gwamnan Jihar Benue, Gabriel Suswan tun Fabrairu a wannan shekarar, da kuma tsare Dr Babangida Aliyu, ya zama sarai cewa yan APC za su yi gudun zaɓe da kansu a 2019.”
“bai zamto dole ba a cigaba da sa kudi a INEC ba, tunda ba sa son wani ya tsaya takara a gudun zaɓen shugaban ƙasa na 2019 da jam'iyyar su, ƙaramin ƙungiyar dake cikin APC kawai su hana INEC, kuma su furta Jam'iyyar su da hawan mulki, maimakon ɓannatad da kuɗi a kan shirye-shiryen Zaɓe.
"ta yaya za ka kama mutum tun Afrilu, saboda Zaɓen da zai faru a Yuli, sai kuma ka riƙe da shi awa fiye da 24, ba abun dariya bane? cewa Gwamnatin Jigawa wai tana tsoron ƙyale mutane su shiga gudun zaɓe a jihar da gwamnati za ta gudanar, amman Gwamnatin da kanta ta zaɓi kama tsohon Gwamnan jihar, wata biyu kafin zabe?”
“Yan Najeriya za su ƙange kai ga yunkurin a sa kasa ta zama mai jam'iyya guda ɗaya, duk Zaluncin da APC za ta zama, Najeriya za ta shawo kan zaluncin ta, yadda ƙasar ta tsira tsohon gwamnatin azzalumai a da." ya ƙara cewa.”
An tsare tsohon Gwamnan Jihar Jigawa, da zargin cewa ya tunzura tashin hankali.