Advertisement
Malam Ibrahim Shekarau, wanda ya koma APC kwanan nana ya ce APC ce ta yi masa tayin takarar kujerar.
Advertisement
Tsohon gwamnan jihar Kano Malam Ibrahim Shekarau ya ce ya daura aniyyar tsayawa takarar dan majalisar dattijai na Kano ta tsakiya, kujerar da a yanzu tsohon gwamna Sanata Rabiu Kwankwaso yake kai.
Advertisement
Ya ce ya koma APC ba tare da gindaya wasu ka'idoji na cewa ga abin da yake so ba.
A labarin da BBC ta fitar tsohon gwamnan kano yace tun daga lokacin da ya yanke shawarar fita daga PDP ya ajiye anniyarsa na yin takarar shugaban kasa.
Shekarau wanda ya tsaya takarar shugaban kasa a zaben 2015 yace ba zai soma batun neman takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC ba a 2019, domin tuni jam'iyyar ta yanke hukuncin cewa Shugaba Buhari ne dan takarar ta.
Tsohon gwamnan ya kara da cewa ba ya jin tsoron kara wa da ko waye daga jam'iyyar APC, ko da kuwa Kwankwaso ne zai sake yin takarar.
Advertisement
Ya ce ko da Kwankwason ne zai sake yin takarar, babu wani abin fargaba, domin a shirye ya ke ya kara da ko ma wanene.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement