Advertisement
Mai laifin, Joseph Ogabor ya samu wannan mataki bisa lafin da yayi na kokarin karkatar da wasa
Advertisement
Mai laifin, Joseph Ogabor ya samu wannan mataki bisa lafin da yayi na kokarin karkatar da wasa.
Advertisement
Kamar yadda CAF ta sanar, lamarin ya faru ne a wasan da aka buga tsakanin kulob din Plateau United na Najeriya da USM Alger na Aljeriya a gasar cin kofin zakarun Afirka na Confederation Cup ranar 7 ga watan Afrilu a Legas.
Matakin ya biyo bayan bincike da kuma shaidun da jami'an da suka kula da wasan da Afirka ta Kudu suka gabatar, wadanda Ogabor ya tuntuba domin neman su tallafawa kulob din na Najeriya,.
An kuma gargadi Plateau United "da su daina bai wa jami'an wasa kyaututtuka wadanda akan iya yi wa kallon wani yunkuri na cin hanci."
Hukumar dai ta dakatar dashi na tsawon shekara daya.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement