Advertisement
Adaddin kudin da hukumar kwastam ta samu tsakanin watan janairu zuwa watan nuwamba na bana
Attah yace dalilin da ya sanya darajar bana ta wuce na bara shine yawan kame-kame da suka yi na motocin alfarma.
Advertisement
Kakakin hukumar Mista Joseph Attah ya sanar ma manema labarai dake garin Abuja hakan ranar talata tare da bayyana cewa anyi hakan cikin dattako.
Advertisement
Yace a cikin 2016 ne shugaban hukumar kanal Hameed Ali mai ritaya ya gabatar da wasu tsare tsare na canja fasalin hukumar wanda dalilin hakan ya sanya aka samu nasara a 2017.
Kakakin ya nuna cewa kayan aemashi suka kama bana kuma hakan ya taimaka wajen bunkasa harkar kasuwanci a kasar kana ya taimaka wajen inganta rayuwan yan kasar ta bangaren tsaro.
Daga karshe Attah yace muhimmin abun da zai faru da kayayyakin da suka kama shine za'a baje su a matsayin kayan gwanjo bayan amincewar doka da gwamnatin tarayya.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement