Advertisement
Hakan ya biyo bayan tattaunawar da masu ruwa da tsaki na jam'iyar suka yi a gidan gwamnatin jihar ranar Laraba.
Advertisement
Shugabancin jamiya mai mulki ta APC reshin jihar Zamfara ta kebe kujerar gwamnan jihar zuwa ga yankin tsakiya ta jihar.
Advertisement
Labarin haka ya biyo bayan tattaunawar da masu da tsaki na jam'iyar suka yi a gidan gwamnatin jihar ranar laraba 5 ga watan Satumba.
Jam'iyyar APC a jihar Zamfara ta cimma matsaya kan cewa dan takararta na kujerar Gwamna zai fito ne daga shiyya ta Tsakiya wanda ya kunshi kananan hukumomin Gusau, Maru, Bungudu da kuma Tsafe.
Shugaban Jam'iyyar Alhaji Lawal Liman ya ce, jam'iyyar ta cimma wannan matsayin ne bayan tattaunawar da suka yi kuam yayi kira ga yayan jam'iyar na jihar da su bada hadin kai domin samun nasarar lashe zaben 2019.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement