ADVERTISEMENT
Shahararren malamin addini ya rasu
Tsohon shugaban kungiyar limamai na jihar Kaduna ya rasu a yammacin ranar litinin 10 ga watan Satumba.
Marigayin shine limamin masallacin NNPC na Kaduna kuma ya rasu a asibitin koyo ta jami'ar Ahmadu Bello dake Shika inda yake jinyar ciwon suga.
Tuni aka yi jana'izatr sa a garin Zaria kana a binne shi a makabartar Dambo dake nan Zazzau.
Ya rasu yana da shekaru 75 a duniya kana ya bara mata biyu da yara 21.
JOIN OUR PULSE COMMUNITY!
ADVERTISEMENT
Eyewitness? Submit your stories now via social or:
Email: eyewitness@pulse.ng
ADVERTISEMENT