ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Shahararren malamin addini ya rasu

Tsohon shugaban kungiyar limamai na jihar Kaduna ya rasu a yammacin ranar litinin 10 ga watan Satumba.

Marigayin shine limamin masallacin NNPC na Kaduna kuma ya rasu a asibitin koyo ta jami'ar Ahmadu Bello dake Shika inda yake jinyar ciwon suga.

Tuni aka yi jana'izatr sa a garin Zaria kana a binne shi a makabartar Dambo dake nan Zazzau.

Ya rasu yana da shekaru 75 a duniya kana ya bara mata biyu da yara 21.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT