ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Gwamnan jihar Benuwe ya fita daga APC

Gwamnan bai bayyana inda zai koma ba bayan ficewar shi daga jam'iyar mai mulki.

jagoran al'umar jihar dake yankin arewa ta tsakiya yayi la'akari da kashe-kashen da ya faru cikin shekarar 2018 tare da bayyana cewa jam'iyar APC tayi watsi dashi shi yasa dauki wannan matakin.

Gwamnan yace a halin yanzu bai san jam'iyar da zai koma sai da ya bar lamarin ga ubangiji.

Yayin da wakilin mu ya tuntubi gwamnan game da lamarin, sakataren watsa labarai na gwamnan, Terve Akase ya sanar cewa APC ta kori gwamnan daga inuwar ta. Yace dan siyasar yana neman jam'iyar da zai koma.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT