ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Majalisar dokoki ta tsige kakakin ta mataimakin sa ya gaje shi

Majalisar ta zabi mataimakin sa kuma tsohon kakakin majalisar wanda aka tsige kan zargin cin hanci da aka yi masa, Kabiru Rurum, zai maye gurbin sa.

Majalisar ta zabi mataimakin sa kuma tsohon kakakin majalisar wanda aka tsige kan zargin cin hanci da aka yi masa, Kabiru Rurum, zai maye gurbin sa.

Wannan matakin ya fito ne a zaman da yan majalisar sukayi a yau litinin 30 ga watan bayan dawowa daga hutun wata biyu da suka yi.

Dan majalisa mai wakiltar karamar hukumar Warawa, Labaran Madari, ya shigar da kuddurin tsige kakakin yayin da shi kuma Abdullahi Muhammed ya amince da kuddurin.

ADVERTISEMENT

Mun samu labari cewa tun a cikin watan Mayu ne wasu yan majalisa 24 suka sa hannu ga kuddurin tsige Abdullahi Ata sai dai hakan bata faru ba bayan gwamnan jihar ya shiga tsakanin su.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT