ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Ƴan sanda sun nuna kuɗi miliyan ɗari wanda Gwamna ya bai wa maʼaikatan hukumar zaɓe INEC

Gwamna Nyesom Wike ya ƙaryata zargin da aka yi masa na magudiʼn zaɓe, kuma ya ƙi yarda da rahotannin kwamitin masu bincika shi.

Ƴan sanda sun nuna kuɗi miliyan ɗari wanda Gwamna ya bai wa maʼaikatan hukumar zaɓe INEC

A lokacin da ákê fama da wannan bincika, masu bincika sun nuna kuɗin takarda miliyan ɗari wanda ake tsamanin cêwa Wike ya aika zuwa ga maʼaikacin hukumar zaɓe (INEC) a madadin cin hanci, domin tabbatar da cêwa sun rarraba yawancin zaɓe wanda aka kaɗa zuwa Jamʼiyyar PDP.

Wike ya ƙaryata zargin da aka yi akai-akai cêwa ya yi magudi a zaɓen da aka yi, kuma ya ƙi amincewa da bincike-bincike na Ƴan sanda. A maimakon haka, ya kaffafa wani fanel domin bincika abubuwan da suka faru a lokacin zaɓe. Ya kai ƙara zuwa kotun Gwamnatin Tarayya na Abuja domin dakatar da bincika wanda aka fara yi, amma kotun sun ƙi amincewa da rokonʼsa.

Sufeto-Janar na ʼƴan sanda, Ibrahim Idris, ya sanar ma kotu cêwa Wike yana neman ya rufe sahonʼsa, da kuma asirinʼsa.

ADVERTISEMENT

Idris ya ce hukumar bincike-bincike wanda Wike ya kaddamar, ba su da iznin bincika zaɓe wanda aka yi a Jihar Rivers.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT