ADVERTISEMENT
ECOWAS ta kaddamar da Buhari a matsayin jagoran ta
Shugaba Buhari ya samu karin matsayin ne a kasar Togo inda yake halartar taron kungiyar.
Hadimin sa a bangaren yadda labarai na dandalin sadarwa ya sanar da haka a shafin sa na Twitter.
Shugaban ya samu matsayin ne ranar talata 31 ga wata a kasar Togo inda ya halarci taron kungiyar.
JOIN OUR PULSE COMMUNITY!
ADVERTISEMENT
Eyewitness? Submit your stories now via social or:
Email: eyewitness@pulse.ng
ADVERTISEMENT