ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

ECOWAS ta kaddamar da Buhari a matsayin jagoran ta

Shugaba Buhari ya samu karin matsayin ne a kasar Togo inda yake halartar taron kungiyar.

Hadimin sa a bangaren yadda labarai na dandalin sadarwa ya sanar da haka a shafin sa na Twitter.

Shugaban ya samu matsayin ne ranar talata 31 ga wata a kasar Togo inda ya halarci taron kungiyar.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT