ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Diyar Marigayi Rabilu Musa (Dan Ibro) zata shiga sahun amare

Za'a daura su tare da angon ta Saleh Isa a garin Danlasan Warawa dake karamar hukumar Wudil nan jihar Kano

Za'a daura aurenta da angon ta Saleh Isa ranar 20 ga watan Janairu.

Babban jarumi kuma mai shirya fim din hausa Falalu Dorayi ya sanar da wannan a shafin shi na Instagram.

ADVERTISEMENT

kamar yadda ya wallafa a shafin shi za'a daura auren ne a Danlasan warawa dake karamar hukumar Wudil nan jihar Kano ranar asabar 20 ga wata.

Ana gayyatar kowa da kowa wajen wannan taron aure.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT