ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Magidanci yayi fito-na-fito da barayi da suka nemi suyi masa sata duk da raunin harbin bindiga da ya samu

Daya daga cikin barayin da ake zargi yace basu yi niyar harbe harbe magidanci hakan ya faru ne bisa kuskure.

A labarin da jaridar Punch ta fitar, rundunra yan sandan jihar sun kama barayin, Isah Kabiru da Abdullahi Musa bayan arangamar da ya faru a gidan Gado Aliyu.

Wakilin rundunar yan sanda, Muhammed Abubakar, yace ana daf da gurfanar da barayin gaban kotu domin fuskantar hukuncin doka kan laifin da ake zargi sun aikata.

Kamar yadda wakilin ya bayyana ma Northern City News, daya daga cikin barayin mai suna Sanda Chumo, ya tsare yayin da jami'an tsaro suka yunkura wajen kama su.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT