ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Kwankwaso ko wuta yace zai shiga, nima zan bishi- Bidiyo

Duk da cewa bata taba hada ido biyu da gwanin nata wannan bai hana ta rage kaunar da take dashi kan shi.

A cikin bidiyon dake yawo a kafafen sada zumunta za'a gan inda wannan baiwar Allah ke bayyana irin so da take dashi  ga dan majalisar.

Wannan sadaukarwar na baki ne ko kuma idan tura ta kai bango hakan zai faru?

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT