ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Tsohon mataimakin shugaban kasa yace wa'adi daya zai yi idan aka zabe shi

Atiku yace a shirye yake ya rattaba hannu ga takardar na tabbatar da cewa bai ketara alkawarin da ya dauka game da wa'adin sa.

Hirar shi da jaridar Thisday, dan takarar jam'iyar PDP ya sha alwashin tsaya kan batan shi na yin wa'adi daya a saman mulki.

Ya kalubalanci shugaba Muhammadu Buhari idan yace shima ya dauki irin alkawarin a shekarar 2011 amma kuma ya saba wa alkawarin da ya dauka.

Yace alkawarin ta sha bam-bam da wanda Buhari dauka domin a shirye yake ya sa hannu ga takarda na tabbatar da yin wa'adi daya.

ADVERTISEMENT

Ya fadi hakan ne a wajen taron jam'iyar PDP da aka gudanar jihar Borno cikin watan Juli.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

Recommended articles

Here's everything to know about being a virgin on your wedding night

Here's everything to know about being a virgin on your wedding night

7 do's and don’ts of the Holy month of Ramadan

7 do's and don’ts of the Holy month of Ramadan

Top 5 sweetest celebrity mother-child relationships that stand out for us

Top 5 sweetest celebrity mother-child relationships that stand out for us

International Women's Day: 5 Nigerian female celebrities championing women’s rights

International Women's Day: 5 Nigerian female celebrities championing women’s rights

Top 5 female directors in Nollywood

Top 5 female directors in Nollywood

6 things that will break a Muslim's fast during Ramadan

6 things that will break a Muslim's fast during Ramadan

5 benefits of fasting during Ramadan

5 benefits of fasting during Ramadan

5 reasons Easter was more fun when we were children

5 reasons Easter was more fun when we were children

Dos and don’ts of supporting Muslims during Ramadan

Dos and don’ts of supporting Muslims during Ramadan

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT