Ga sunayen kwamishnoni 25 da gwamnan Sakkwato ya kora daga aiki
Sanarwar ta bayyana cewa gwamnan yayi ma wadanda aka sallama godiya bisa gudunmawar da suka bada wajen raya gwamnatin sa.
Gwamnan ya umarci tsofaffin kwamishnonin da su mika duk wata dukiyar jihar ga sakaren ma'aikatar su.
Hakan ya tabbata ne a cikin wata takardar sanarwa da shugaban yadda labarai na gidan gwamnatin jihar, Malam Abubakar Shekara, ya fitar ranar laraba 4 ga watan Yuli.
Shugaban ya bayyana cewa sallamar zata baiwa gwamnatin jihar damar sauya tsarin jihar tare da canja tsarin majalisar gwamnatin jihar domin samad da cigaba da al'ummar Sokoto ke bukata.
Hakazalika gamnan yayi ma al'ummar jihar godiya bisa goyon bayan da suka baiwa tsofafin kwamisnonin.
Ga sunayen su kamar haka:
1. Ahmad Aliyu
2. Umar Nagwari Tambuwal
3. Saidu Umar
4. Muhammad Arzika Tureta
5. Muhammad Jabbi Kilgori
6. Abdullahi Maigwandu
7. Surajo Gatawa
8. Abdulkadir Jeli Abubakar III
9. Tukur Alkali
10. Mani Maishinku Katami
11. Muhammad Bello Sifawa
12. Muhammad Bello Abubakar Guiwa
13. Sulaiman Usman SAN
14. Isa Sadiq Achida
15. Aminu Bello Sokoto
16. Bala Kokani
17. Bello Goronyo Esq
18. Manir Muhammad Dan’Iya
19. Kulu Abdullahi
20. Balarabe Shehu Kakale
21. Musa Ausa Gidan Madi
22. Aishatu Madawaki
23. Ahmed Barade Wamakko
24. Garba Yakubu Tsitse
25. Bello Isa Ambarura
JOIN OUR PULSE COMMUNITY!
Eyewitness? Submit your stories now via social or:
Email: eyewitness@pulse.ng