Wani abun al'ajabi ya faru a arewacin Nijeriya inda wata akuya ta haifin 'yan uku wanda biyu cikin su suna dauke da siffar mutum.
ADVERTISEMENT
Abun al'ajabi ya faru a jihar Yobe
Jita-jita na yaduwa na cewa ainihin mai dabbar yana lalata da ita shiyasa ta haifi ya'ya masu sifar mutum
Lamarin ya faru ne a garin Potiskum dake jihar Yobe bisa ga yadda Dokin Karfe ta fitar a shafin ta ta facebook.
Jita-jita dake yaduwa aduniyar gizo na cewa ainihin mai akuyar yana lalata da ita shiyasa ta haifi ya'ya masu sifar mutum.
JOIN OUR PULSE COMMUNITY!
ADVERTISEMENT
Eyewitness? Submit your stories now via social or:
Email: eyewitness@pulse.ng
ADVERTISEMENT