ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Abun al'ajabi ya faru a jihar Yobe

Jita-jita na yaduwa na cewa ainihin mai dabbar yana lalata da ita shiyasa ta haifi ya'ya masu sifar mutum

Wani abun al'ajabi ya faru a arewacin Nijeriya inda wata akuya ta haifin 'yan uku wanda biyu cikin su suna dauke da siffar mutum.

Lamarin ya faru ne a garin Potiskum dake jihar Yobe bisa ga yadda Dokin Karfe ta fitar a shafin ta ta facebook.

Jita-jita dake yaduwa aduniyar gizo na cewa ainihin mai akuyar yana lalata da ita shiyasa ta haifi ya'ya masu sifar mutum.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT