Advertisement
Shugaban ƙungiyar yace ya zama dole Buhari ya biya bukatunsu idan har yana son su zabe shi
Advertisement
Kungiyar yan kabilar Ibo na kasa ta Igbo National Council (INC) tayi kira ga shugaban ƙasa Muhammadu Buhari da ya tabbatar ya samu Mataimaki dan kabilar Ibo kafin zaben 2019.
Advertisement
Kungiyar tace dole Buhari ya biya bukatunsu idan har yana son su zabe shi a zaben 2019.
A bisa labarin da daily post ta fitar shugaban kungiyar Chilos Godsent yace kungiyar tana zargin shugaban kasa da reshin biyan alkawullan da ya dauka ma yan yankin kudu maso gabas.
Dalilin haka?
Advertisement
Wannan ya fito bayan rahotannin sun nuna cewa shugaba Muhammadu Buhari zai ziyarci jihohin kudu nan bada jimawa ba kuma zai fara da jihar Ebonyi.
Masu sharhi na cewa wannan matakin hanya ce ta gina kyakyawar tarayya tsakanin yan yankin da gwamnatin jam'iyar APC.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement