Advertisement
Dan majalisar yace yana da damar tsayawa takara domin baya siyasa don amfanin kanshi
Advertisement
Tsohon gwamna kuma dan majalisar dattawa mai wakiltar jihar zamfara Ahmad Sani Yarima ya bayyana anniyar sa na fitowa takarar shugaban kasa a zaben 2019 idan shugaba Buhari bai nemi yin tazarce.
Advertisement
Ya sanar da haka ma manema labarai a garin Abuja bayan zaman majalisar yan jam'iyar APC da ya halarta.
Tsohon gwamnan ya sanar cewa zai goyi bayan shugaba Buhari idan har zai fito takara a zaben 2019 amma idan har bai fito ba shi zai fito.
Dan majalisar yace yana da damar tsayawa takara domin baya siyasa don amfanin kanshi.
Har ila yau dai shugaba Buhari bayyana kudirin fitowa takara a zaben 2019.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement