Advertisement
Dan siyasan ya nuna bakin cikin sa na rashin nasara a zaben da aka yi jihar Enugu kwanan baya
Advertisement
Wani dan siyasa da ya saya takara a zaben kanann hukumomi da aka gabatar da a jihar Enugu kwanan baya.
Advertisement
A cikin bidiyon dake yawo a duniyar gizo dan takarar kansila wanda ya fito a karkashin jam'iyar APC yana zargin jam'iyar adawa ta PDP da yin magudi.
Yana zargin Ken Nnamani da taimakawa wajen yin magudin inda yake ikirari cewa shine wanda ya lashe zaben amma an wayance mai.
Ma'abotan shafukan kafafen sadarwa sun koka ganin bidiyon, wasu na cewa shi dai wannan dan siyasan yana kuka ne domin kudin da ya zuba wajen fitowar shi takara.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement