Advertisement
A taron majalisar shugaban zai yi magana game da abubuwan dake faruwa a kasar Nigeria
Advertisement
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bar Abuja a safiyar yau domin halartar taron majalisar dinkin duniya a birnin New york.
Advertisement
A bisa labarin da channels Tv ta fitar, shugaban ya bar garin Abuja a safiyar ranar lahadi 17 ga watan Satumba zuwa kasar Amurka.
Buhari ya bar kasa tare da wasu ministocin shi wadanda ba'a fitar da sunayen su.
A taron majalisar shugaban zai yi magana game da abubuwan dake faruwa a kasar Nigeria.
Taken taron majalisar na wannan shekarar shine;"mayar da hankalin kan muitane; neman zamn lafiya da samad da rayuwa managarci".
Advertisement
Ana kyautata zaton cewa shugabamn zai kara magana akan yadda za'a mayar kudaden gwamnati da aka sata a kasar.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement