Advertisement

Jarumi Ibrahim Maishunku ya samu karuwa

Jarumin ya sanar da haka a shafin sa na kafar sada zumunta ta Instgram tare da hoton yar jaririyar
Advertisement

jarumin ya sanar da haka a shafin sa na kafar sada zumunta ta Instgram tare da hoton yar jaririyar ranar lahadi 8 ga wata Afrilu.

Advertisement

Wannan ita ce ta uku cikin yaran da Allah ya albarkaci jarumin da samu auran sa da uwardakin sa Hajiya Zainab.

Allah shi raya.

Advertisement
Latest Videos
Advertisement