Advertisement
Rahotanni daga jihar na nuna cewa duk da matsin lamba da jama'a suka yi masa na janye takarar sa ma matar mahaifin sa, Muhammed yaki amince da yin haka.
Advertisement
Karamar ministan harkokin kasashen waje, Hajiya Khadija Ibrahim, ta doke dan abokiyar zaman auren ta wajen zama gwanin APC na takarar wanda zai wakilci dundumar Damaturu/Gulani/Gujba/Tarmuwa a majalisar wakilai na tarayya.
Advertisement
Baturen zaben fidda gwani da jam'iyar APC ta gudanar a jihar, Farfesa Abba Gambo, ya kaddamar da ita a matsayin wacce ta lashe zaben takarar kujerar ranar Laraba 3 ga watan Oktoba.
A zaben aka gudanar, Hajiya Khadija ta samu kuri'u mafi rinjaye inda ta samu 1295 yayin da shi kuma danta, Muhammed Ibrahim, ya samu kuri'u 15.
Kamar yadda muka samu labari, sauran yan takara biyu dake neman kujerar, Alhaji Abdullahi Kukuwa da Alhaji Ahmed Buba, sun janye takarar su domin baiwa ministan dama.
Ministan ta kuma yaba masu bisa halarcin da suka yi mata.
Advertisement
Uwargidan tsohon gwmnan jihar Yobe zata daga tutar APC a zaben 2019 a takarar majalisar wakilai na tarayya.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement