Advertisement
Huƙumar EFCC a ranar laraba, Afrilu 12, sun samo kuɗaɗen a rabon miliyan $43.3, £27,800 da Miliyan N23.2, a wani gida na ƙasaita a Ikoyi.
Advertisement
Economic and Financial Crimes Commission (EFCC) sun ƙarfafa kowa mai iƙirarin mallaƙar miliyan $60 da jami'an su suka gano a Lagos, da cewa su je Kotu domin tabattar da iƙirarin su.
Advertisement
Ainahin Mamallaƙin kuɗin ta zama abun jayayya, tsakanin huƙumar National Intelligence Agency (NIA) tare da Gwamnatin Rivers , da ke iƙirarin cewa kuɗin nasu ne.
Kotun ta hukunta cewa, Mai dalili cewa bai kamata a asarar da kuɗin ga gwanati, ya tsaya a gaban ta a ranar Mayu 5, EFCC ta ce a wani rubutu a kan shafin su na twitter a ranar talata, Afrilu.
Kotu kuma ta ƙarfafa duk mai iƙirari game da kuɗin, s zo gaba don nuna dalilin da bai kamata a asarar ma gwamnati kuɗin har abada ba.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement