Advertisement
Shugaban ya sanar da haka a taron shugabannin jam'iyar APC dake gudana a hedkwatar jam'iyar dake Abuja
Advertisement
Wannan labarin ya fito a wata sanarwa da hadimin sa Bashir Ahmad ya fitar a shafin sa na kafar sada zumunta ta twitter.
Advertisement
Bashir ya rubuta cewa shugaban ya amince da neman zarcewa a kujerar mulkin kasa. A bayanin da ya wallafa, za'a fitar da karin bayanai kan matakin da ya dauka nan ba da jimawa ba.
Shima gwamnan jihar Kaduna malam Nasir El-rufai ya tabbatar da labarin inda ya nuna farin cikin sa a sakon da ya wallafa a shafin sa na twitter.
Shugaban ya sanar da haka a taron shugabannin jam'iyar APC da aka gudanar safiyar yau.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement