Advertisement
Zai bar kungiyar ne a karshen kakar bana kamar yadda ya sanar a wata takarda da ya fitar ma kungiyar
Advertisement
Kociyar ya kwashi tsawon shekaru 22Â yana horas da sannanen kungiyar kwallon kafa ta kasar Ingila.
Advertisement
Zai bar kungiyar ne a karshen kakar bana kamar yadda ya sanar a wata takarda da ya fitar ma kungiyar.
Kamar yadda labarin ya fito a shafin kungiyar ta yanar gizo, Arsene Wenger yana ma kungiyar da dinbim magoya bayan ta dake ko'ina a fadin duniya godiya game da damar da aka bashi na jagorantar tawagar yan wasan ta na tsawon shekaru 22.
Dan kasar faransa mai shekaru 63, shine kociya mafi dadewa a tamaular firimiya na Ingila kuma yayi nasarar horar da Arsenal a wassanni 823.
Yayi murabus ne kafin karewar kwantiragin sa wanda sai cikin kakar badi zai kawo karshe.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement