Advertisement
An Kashe Uwa da ƴa'ƴan ta Biyu da nakiya a Jihar Borno
An Kashe Uwa da ƴa'ƴan ta Biyu da nakiya a Jihar Borno
A lokacin da ƴan ta'addan suka gane cewa an gane su, sai suka watsa hanyoyi daban-daban, sannan suka tada na'urar dake maƙale a jikinsu yayin kan gudu.
Advertisement
Akalla an ruwaito mutane bakwai matattu bayan ƴan ta'adda guda uku sun kai farmaki a wani ƙauye a Maiduguri, Jihar Borno.
Advertisement
Wata Uwa, ƴaƴanta biyu, da kuma wasu mutane huɗu sun rasu akan harin da ya faru a daren Asabar, Maris 18. An ce maharan sun yi yunƙurin shiga Maiduguri ta ƙauyen Umarari a Molai, inda ƴan Civilian Joint Task Force (CJTF) suka ƙalubanta su.
A lõkacin da suka gane cewa ya na yiwuwa an gane su, sai suka watse a hanyoyi daban-daban, suka tada nakiyoyin da ke maƙale a jikinsu yayin kan gudu.
Wasu mutane Takwas sun ji rauni a harin, su na ƙarbar magani a wani asibiti a garin.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement