Advertisement
Lamarin ya faru safiyar ranar alhamis a garin Agege dake nan jihar Legas
Advertisement
Mutum uku sun mutu sanadiyar hadarin da ya faru yayin da jirgin kasa ya kauce daga hanyar tafiyar ta a yankin Abatoir nan karamar hukumar Agege na jihar Legas ranar safiyar ranar alhamis.
Advertisement
A labarin da jaridar guardian ta fitar, kakakin hukumar yan sanda na jihar Olarinde Famous-cole yace jirgin yaci karo da babban mota dake dakon kaya wanda ya sanya mutane da dama sun ji rauni har mutum 3 suka mutu.
"mun samu labarin abun da ya faru, mun tura jami'an mu dake kusa da wurin kuma nan ba da jimawa ba zamu sanar maku da cikakken bayani kan lamarin."kakakin ya shaida wa manema labarai.
Su hukumar bada agaji na gaggawa ta jihar (LASEMA) ta tabbatar da aukuwar lamarin.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement