ADVERTISEMENT

Gwamnatin Kaduna zata saka wando daya da masu haddasa rikici a jihar

Za'a hukunta duk wanda ke da hannu wajen hadassa rikici a jihar musamman a kudancin jihar

Gwamnan jihar Malam Nasir El-rufai ya bayyana hakan yayin da ya gana da manema labarai a Kaduna.

Wannan sanarwar ya fito sakamakon rikicin da ya barke a garin Kasuwar magani na jihar sati biyu baya wanda yayi sanadiyar kona gidaje da dama tare da hallaka mutane.

Rikicin ya samu asali ne bayan wata matashiya kirista ta sauya addinin zuwa musulunci bisa soyayya da take da wani musulmi.

Kan rikicin da ya tayar da kura a jihar, gwamnan jihar yana zargin wasu yan siyasa na yankin da hura wutar rikicin wanda ya yi sanadiyar asarar dukiyoyi da rayuka.

ADVERTISEMENT

Tun ba yau ba jihar ke fama da rikice-rikice dake da nasaba da kabilanci ko addina kuma gwamnati ta sha daukan alkawarin kawo karshen yiuwar hakan.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

Recommended articles

Despite $3 billion bailout, Ghana has essentially gone bankrupt

Despite $3 billion bailout, Ghana has essentially gone bankrupt

Police finally dig up Mohbad's body, autopsy to commence soon

Police finally dig up Mohbad's body, autopsy to commence soon

Burna Boy shows love to Ghanaian market women dancing to his song [VIDEO]

Burna Boy shows love to Ghanaian market women dancing to his song [VIDEO]

Top 10 African cities with the least affordable housing

Top 10 African cities with the least affordable housing

My marriage is sweeter than what you see online - Regina Daniels

My marriage is sweeter than what you see online - Regina Daniels

All the scientific reasons your breasts are not equal in size

All the scientific reasons your breasts are not equal in size

Davido, Zlatan, Falz, others attend Mohbad’s candlelight procession in Lagos

Davido, Zlatan, Falz, others attend Mohbad’s candlelight procession in Lagos

Pastor Jimmy Odukoya responds to queries on why he keeps dreadlocks

Pastor Jimmy Odukoya responds to queries on why he keeps dreadlocks

Goge Africa is concerned some BBNaija acts violate Nigeria's moral values

Goge Africa is concerned some BBNaija acts violate Nigeria's moral values

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT