ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Mukaddashin shugaban kasa ya sallami shuguban DSS Lawal Daura

Matakin ya biyo bayan lamarin da ya faru a zauren majalisar dokoki inda jami'an DSS suka hana shiga da fita tare da tare hanyoyi

Wannan labari ya fito a cikin wata sanarwa da kakakin sa Laolu Akande ya fitar ranar talata 7 ga watan Agusta. Mai'akaci mai rike da mukami mafi girma a hukumar zai maye gurbin sa.

Sai dai sanarwar bata bayyana dalilin daukar wannan matakin da shugaba mai riko yayi ba, ana hasashe cewa korar ta biyo bayan lamarin da ya faru a zauren majalisar tarayya inda jami'an rundunar DSS suka mamaye zauren tare da hana ma'aikata da yan majalisar shiga.

Enhance Your Pulse News Experience!

Get rewards worth up to $20 when selected to participate in our exclusive focus group. Your input will help us to make informed decisions that align with your needs and preferences.

I've got feedback!

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT