Advertisement
Yayin saukar sa daga jirgin sama ya samu tarba daga karamin ministan kiwon lafiya da sauran yan uwan sa.
Advertisement
Bayan jinyar da yaje yi a kasar jamus matashin ya dawo kasar Nijeriya jiya laraba 28 ga watan Febreru.
Advertisement
Kai tsaye bayan saukar sa, Yusuf ya garwaya fadar shugaban kasa inda ya gaisa da mahaifin sa shugaba Muhammadu Buhari.
Tun cikin watan karshe na bara aka tafi dashi kasar jamus domin jinya bayan kwatar dashi da aka yi a wata asibiti dake nan garin Abuja.
Kamar yadda hadimin shugaban kasa a fannin yadda labarai Garba Shehu ya fitar, Yusuf ya samu karaya sanadiyar hatsarin da ya rutsa dashi yayin da yake tsere da babur a daren ranar 26 ga watan disamba na 2017.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement