ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

An tafi da dan shugaban kasa kasar waje domin jinya

A safiyar yau aka tafi dashi kasar waje inda zai cigaba da jinya

A rahoton da jaridar Cable ta fitar, a safiyar yau aka tafi dashi kasar waje inda zai cigaba da jinyar raunin da yaji.

Yusuf dai ya samu raunuka tare da karaya sakamakon hatsarin babur da samu washee garin ranar kirismeti.

Da farko dai an kwantar dashi a wata asibitin kudi dake nan Abuja kana aka yanke shawarar tafiya dashi kasar waje.

Enhance Your Pulse News Experience!

Get rewards worth up to $20 when selected to participate in our exclusive focus group. Your input will help us to make informed decisions that align with your needs and preferences.

I've got feedback!

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT