Advertisement
A safiyar yau aka tafi dashi kasar waje inda zai cigaba da jinya
Advertisement
A rahoton da jaridar Cable ta fitar, a safiyar yau aka tafi dashi kasar waje inda zai cigaba da jinyar raunin da yaji.
Advertisement
Yusuf dai ya samu raunuka tare da karaya sakamakon hatsarin babur da samu washee garin ranar kirismeti.
Da farko dai an kwantar dashi a wata asibitin kudi dake nan Abuja kana aka yanke shawarar tafiya dashi kasar waje.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement