Advertisement
Majalisar datawa ta dage zaman ta domin girmama mututwar daya daga cikin yan majalisa
Majalisar ta daga ranar zaman ta zuwa ranar laraba 21 ga wata kana zata yi juyayin rashin tsohon dan majalisar
Advertisement
Shugaban majalisar dattawa Bukola Saraki ya sanar da hakan a zauren majalisar. Ya kuma bayyana cewa za'a jajanta mashi a zauren a cigaban zaman da zasu yi ranar laraba 21 ga wata.
Advertisement
Sanata Lawan Ahmed yayi kira na a daga zaman domin karrama mutuwar tsohon dan majalisar.
Marigayi dan majalisar dattawa mai wakiltar jihar Bauchi ta tsakiya ya rasu ne a gidan sa dake gwarinpa nan garin Abuja ranar asabar 17 ga wata.
Gabanin mutuwar sa dan majalisar wanda yake wakiltar Bauchi a zauren yana rike da mukamin shugaban kwamitin kwamitin gyaran fuska kan kawo karshen talauci.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement