Advertisement
Za'a daura su tare da angon ta Saleh Isa a garin Danlasan Warawa dake karamar hukumar Wudil nan jihar Kano
Advertisement
Za'a daura aurenta da angon ta Saleh Isa ranar 20 ga watan Janairu.
Advertisement
Babban jarumi kuma mai shirya fim din hausa Falalu Dorayi ya sanar da wannan a shafin shi na Instagram.
kamar yadda ya wallafa a shafin shi za'a daura auren ne a Danlasan warawa dake karamar hukumar Wudil nan jihar Kano ranar asabar 20 ga wata.
Advertisement
Ana gayyatar kowa da kowa wajen wannan taron aure.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement