Advertisement
shugaban ya samu karin lokacin na cigaba jagorantar jam'iyar a taron da jiga-jigan jam'iyar suka yi ranar talata 27 ga wata.
Advertisement
Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya sanar cewa karin tsawon lokacin da shugaban ya samu zai fara aiki ne tun daga ranar 30 gawatan Yuni na bana.
Advertisement
Wanan matakin ya biyo bayan shi Oyegun ya fuskanci barazana daga jigon jam'iyar Bola Tinubu wanda yake zargin shugaban da kawo masa cikas bisa kwamitin da shugaban kasa ya kafa kuma ya nada shi a matsayin jagora.
Shi dai shugaban jam'iyar ya mayar masa da martani inda ya sanar masa da cewa zai cigaba da goyon bayan shi bisa aikin da shugaban kasa ya ashi yayi.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement