Kakakin shugaban kasa Garba Shehu ya sanar da haka a shafin sa na twitter ranar talata 6 ga wawatn yau.
ADVERTISEMENT
Shugaba Buhari ya nada Bola Tinubu jagoran kwamitin neman sulhu
Kwamitin sulhu da shugaban ya kafa zata nemi hanyoyin hada kan yan jam'iyar APC domin cinma burin manufar jam'iyar.
Tsohon gwamnan jihar Legas kuma jigon jam'iyar mai ci Bola Tinubu zai jagoranci wannan kwamitin neman sulhu domin magance rikici dake tsakanin yan jam'iya da ma shigabanin jama'a har da wasu dake rike da mukamai siyasa a jihohi daban daban na kasar.
Wannan matakin da shugaban ya dauka na neman sulhu tsakanin yan jam'iyar shi ya fito ne bayan sukar da tsofafin jagorarin kasar Olusegun Obasanjo da Ibrahim Babangida suka yi masa kan ya jingine batun neman zarcewa a zaben 2019.
JOIN OUR PULSE COMMUNITY!
ADVERTISEMENT
Eyewitness? Submit your stories now via social or:
Email: eyewitness@pulse.ng
Recommended articles
Here's everything to know about being a virgin on your wedding night
7 do's and don’ts of the Holy month of Ramadan
Top 5 sweetest celebrity mother-child relationships that stand out for us
International Women's Day: 5 Nigerian female celebrities championing women’s rights
Top 5 female directors in Nollywood
6 things that will break a Muslim's fast during Ramadan
5 benefits of fasting during Ramadan
5 reasons Easter was more fun when we were children
Dos and don’ts of supporting Muslims during Ramadan
ADVERTISEMENT